Lyrics
Dan Musa yaso dawaka, saurara
Kibani dama da fata, aa-a
Nabaki amana, rike da hannu ki kama
Tabbas ninagan alama
Soyeya nidake yanzu ne fa zamu sauma
Nache inasonki bawasa, zanchen zuchiya
Nazo ne, yazo in furtata
Azalin kauna
Kin birginanin da hantata
In kin Lura
Asonki nazama mai hauka
Keche tawa
Nbangan kiba kuka, baby kuka
Nbangan kiba kuka, sai kuka
Nbangan kiba kuka, baby kuka
Nbangan kiba kuka, oh kuka
Yarinya mai ladabi, kuakuawa ta gari
Muryanki akwai zaki
Tankar naman nan tantabashi
Zuchiyata, na baki gata
Zo in leka un nuna maki kawna
Babu banbanchi wata da zara
Nza ta zo hira kinsa mun a lanfa
Nbangan kiba kuka, baby kuka
Nbangan kiba kuka, oh kuka
Walai talai kuka, oh kuka
Kezaki share min kuka, baby kuka
Kezaki debe min kewa, oh kewa
Nbangan kiba kuka, oh kuka
Nbangan kiba kuka, oh kuka
Nbangan kiba kuka, baby kuka
Unbangan kiba kuka, baby kuka
Nbangan kiba kuka, oh kuka
Walai talai kuka, oh kuka
Nbangan kiba kuka
Kuka
Kuka
Kuka
Kuka
Writer(s): Danmusa New Prince
Lyrics powered by www.musixmatch.com